Kwararru a Majalisar Dinkin Duniya sun ce a zahiri Rwanda ce take iko da kungiyar ‘yan tawayen M23 kuma akwai akalla ...
Mahukunta a Najeriya na ci gaba da nuna damuwa a kan yadda ake samun waiwayowar hare-haren 'yan bindiga a wasu wurare duk da ...
A shirin Nakasa na wannan makon taron Nakasassu da ya gudana a farkon watan Fabrairun 2025 a Abuja ya gano yadda matsalolin ...
Marco Rubio, jiya Talata yace Amurka tana kokarin ganin an samu mafita adala mai dorewa wajen kawo karshen yakin da Rasha ta ...
A ranar Juma’a ne ‘yan tawayen M23 a gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo suka shiga birnin Bukavu mafi girma na biyu a ...
Dukkanninmu mun yi matukar damuwa a game da yiwuwar hadarin fadawa cikin yaki gadan gadan a yankin saboda abin da ke faruwa a ...
A ranar Asabar fargaba ta mamaye bakin dayan birnin mafi girma na biyu a gabashin Congo inda dubban mazauna yanki suka tsere ...
Tsohon shugaban mulkin sojan Najeriya Ibrahim Babangida yace Moshood Abiola ne ya lashe zaben da aka gudanar a ranar 12 ga watan Yunin 1993. Sai dai yace an soke zaben ne domin kare “muradan kasar”.
Kungiyar ‘yan tawayen Sudan ta hallaka fiye da mutane 200 a hare-haren kwanaki 3 data kai kudancin Khartoum, a cewar wata ...
Ayyanawar na kunshe ne a cikin jaridar rundunar ‘yan sandan da aka wallafa a daren jiya Litinin, wacce kakakin rundunar ta ...
Wata uwa mai matsaikatan shekaru da ‘ya’yanta 2 sun kone a wata mummunar gobarar data afku a birnin Ondo, shelkwatar karamar ...